Najeriya a Yau

Dalilan Da Ke Hana Manoman Najeriya Noman Rani


Listen Later

Send us a text

A duk shekara bayan girbin damina, ana sa ran manoma su ci gaba da noma a lokacin rani domin tabbatar da wadatar abinci da bunkasar tattalin arziki. Sai dai hakan na fuskantar kalubale da dama da ke hana yawancin manoma shiga noman rani.


Kamar yadda masana suka sha bayyanawa, akwai dalilai da dama dake hana manoma shiga noman rani a duk lokacin da aka ce damina ta tattara inata intat.

Shin ko wadanne kalubale ne ke hana manoma shiga noman rani bayan damuna ta wuce?


Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim