Daga cikin abubuwa da kullun muke maimaitawa idan ana kiran Sallah shine nuna gazawar mu sai dai in Allah Ya bamu iko, inda muke cewa lahaula wala quwata illa billah. To yanzu ma sai mun hada da neman agajin Sa.
Daga cikin abubuwa da kullun muke maimaitawa idan ana kiran Sallah shine nuna gazawar mu sai dai in Allah Ya bamu iko, inda muke cewa lahaula wala quwata illa billah. To yanzu ma sai mun hada da neman agajin Sa.