Daga Laraba

Abin Da Ake Yi A Goman Tsakiyar Ramadan A Addini Da Al'ada


Listen Later

A yayin da ake shiga goman tsakiya na watan Ramadan, malamai na kira ga al’umma da su dage wajen ibadu domin samun dacewa.

A al’adance a wannan goma ta tsakiya akwai wasu al’adu musamman na tashe da kuma kirarin goma ta wuya bayan ta marmari.

Shirin Daga Laraba ya yi tsokaci ne a kan wasu abubuwa da da ake yi a goman tsakiyar Ramadan a addinance da al'adance.



...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Daga LarabaBy