Daga Laraba

Abin Da Muka Gani A Dabar ’Yan Ta’adda


Listen Later

Satar mutane domin karbar kudin fansa ya zama ruwan dare a Najeriya.

A wane hali mutanen da ake sacewa ke tsintar kansu a hannun masu garkuda da mutane da kuma bayan an sako su?

Shin yaya wadanda ke satar mutane ke tunani?

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Daga LarabaBy