Birbishin Rikici

Ta Rasa Komai Dalilin Boko Haram


Listen Later

Gina Bashir manomiya ce mai shekaru 46 daga Askira Uba a jihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya. A lokacin da rikicin Boko Haram ya kai kololuwa, tana zaune a Benisheik, wani karamin gari a Borno, tare da mijinta da ‘ya’yanta shida.

A lokacin wannan rikici, ta rasa dan’uwanta, dan dan’uwanta, da wasu ‘yan uwa shida.

A cikin wannan bidiyo, mun tattauna game da yadda ta tsira da kuma burinta ga ‘ya’yanta.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Birbishin RikiciBy HumAngle