Najeriya a Yau

Abin Da Ya Sa Hisba Ta Yi Kame A Kano


Listen Later

Send a text

Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa Hukumar HISBA ta kai samame wani hotel da kuma wasu gidaje a jihar. 

Ko mene ne abin da ya sa hukumar HISBA kai wannan samame a wannan lokaci? 

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko abin da ya sa HISBA ta dauki wannan mataki a yanzu. 

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim