
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa Hukumar HISBA ta kai samame wani hotel da kuma wasu gidaje a jihar.
Ko mene ne abin da ya sa hukumar HISBA kai wannan samame a wannan lokaci?
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko abin da ya sa HISBA ta dauki wannan mataki a yanzu.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Rahotanni daga Jihar Kano sun bayyana cewa Hukumar HISBA ta kai samame wani hotel da kuma wasu gidaje a jihar.
Ko mene ne abin da ya sa hukumar HISBA kai wannan samame a wannan lokaci?
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya binciko abin da ya sa HISBA ta dauki wannan mataki a yanzu.