
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
An shafe watanni tun bayan kawo allurar rigakafin cutar COVID-19 Najeriya, inda gwamnati ke ta kokarin ganin an yi wa mutane.
Duk da tsawon lokacin da hukumomi suka dauka suna wayar da kan jama’a game da muhimmacin yin wannan allurar, har yanzu wasu ’yan Najeriya sun turje.
Ko mene ne dalili?
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
An shafe watanni tun bayan kawo allurar rigakafin cutar COVID-19 Najeriya, inda gwamnati ke ta kokarin ganin an yi wa mutane.
Duk da tsawon lokacin da hukumomi suka dauka suna wayar da kan jama’a game da muhimmacin yin wannan allurar, har yanzu wasu ’yan Najeriya sun turje.
Ko mene ne dalili?