Najeriya a Yau

Abin Da Ya Sa Rashin Tsaro Ke Neman Cinye Abuja


Listen Later

Send a text

A ‘yan kwanakin nan hankali ya koma birnin tarayya Abuja ta fannin tsaro.

‘Yan bindiga da masu garkuwa dan neman kudin fansa suna ta farmakar yankunan birnin da ake ganin wuri mafi tsaro a Najeriya.

Shin me ya sa ‘yan bindigar suka karkato da ayyukansu a yankin?

Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa masu garkuwan suka maida hankali kan birin tarayya Abuja.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim