
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Rahotanni na cewa aƙalla mutum dubu takwas aka samu ɗauke da cutar tarin fuka a jihar Kano cikin sati guda.
Ƙididdigar da aka fitar kwanan nan na nuna cewa jihar ita ce ta ɗaya a Najeriya dake ɗauke da wannan cuta.
Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa cutar ta yi ƙamari a jihar Kano.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Rahotanni na cewa aƙalla mutum dubu takwas aka samu ɗauke da cutar tarin fuka a jihar Kano cikin sati guda.
Ƙididdigar da aka fitar kwanan nan na nuna cewa jihar ita ce ta ɗaya a Najeriya dake ɗauke da wannan cuta.
Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa cutar ta yi ƙamari a jihar Kano.