
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Rashin nasarar da kungiyar kwallon kafa ta Najeriya "Super Eagle" ta yi a wasan da ta buga da takwararta ta kasar Ghana ya janyo musayar ra'ayi a Najeriya.
Daga Ina matsalar ta samo asali?
Menene ba'ayi dai-dai?
Wa ke da bukatar ya yi gyara, kuma me ya kamata a gyara?
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Rashin nasarar da kungiyar kwallon kafa ta Najeriya "Super Eagle" ta yi a wasan da ta buga da takwararta ta kasar Ghana ya janyo musayar ra'ayi a Najeriya.
Daga Ina matsalar ta samo asali?
Menene ba'ayi dai-dai?
Wa ke da bukatar ya yi gyara, kuma me ya kamata a gyara?