
Sign up to save your podcasts
Or


Matsalar fyade, matsala ce da ta zama ruwan dare musaman a arewacin Najeriya, inda a yan kwanakin nan rahotanni suka yawaita akan fyade musamman ga kana nan yara maza da mata har ma da jarirai. Saboda haka ne a cikin wannan shirin muka gayyato Fakhriyya Hashim 'Yar rajin kare hakkin mata tare da Saratu G Abdullahi, Malamar Jinya da kuma rajin kare hakkin mata domin tattaunawa akan wannan matsala. Asha sauraro lafiya.
By Sarewa Radio5
22 ratings
Matsalar fyade, matsala ce da ta zama ruwan dare musaman a arewacin Najeriya, inda a yan kwanakin nan rahotanni suka yawaita akan fyade musamman ga kana nan yara maza da mata har ma da jarirai. Saboda haka ne a cikin wannan shirin muka gayyato Fakhriyya Hashim 'Yar rajin kare hakkin mata tare da Saratu G Abdullahi, Malamar Jinya da kuma rajin kare hakkin mata domin tattaunawa akan wannan matsala. Asha sauraro lafiya.