Najeriya a Yau

Dalilan Da Ake Cin Zarafin ‘Yan Najeriya


Listen Later

Send a text

Cin zarafi da daidaikun alumma ke fuskanta a Najeriya yayin da suke gudanar da ayyukan su na yau da kullum ba sabon abu bane, musamman la’akari da cewa mutanen biyu a mafi akasarin lokaci basu san abun da doka ta tanada game da cin zarafi ba.

A wasu lokuta ma, cin zarafin nan na fito wa ne daga wadanda suke rike da madafun iko, inda zaka ga suna bayyana cewar ‘’zan keta maka haddi kuma babu abun da zai faru’’.

Shirin Najeriya A Yau zai yi duba ne kan wannan batu na Cin Zarafi.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim