Najeriya a Yau

Dalilan Da Ake Yi Wa Mutum Kutse A Soshiyal Midiya


Listen Later

Send a text

Masu amfani da shafukan sada zumunta kan fada hannun masu dandantsa inda sukan yi kutse a shafin mutum har ya rasa iko da shi.

Kwararru sun ce ana yi wa wasu hakan domin bata suna ko kuma neman kudi da damfara.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna da kwararru a fannin samar da matakan tsaro a soshiyal midiya game da dabarun inganta tsaron shafukanku.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim