Najeriya a Yau

Dalilan Da Mutane Ke Kashe Kansu Saboda Soyayya


Listen Later

Send a text

Mummunan al'adar nan ta kashe kai saboda soyayya na kara karbuwa a tsakanin matasa a Arewacin Najeriya. Ko me ke janyo hakan?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da masana lafiyar kwakwalwar dan Adam domin gano dalilan masu yin wannan aik-aika na kashe kai domin katsewar soyayya.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim