Najeriya a Yau

Dalilan Da Suka Sa 'Yan Najeriya Ba Sa Samun Adalci


Listen Later

Send us a text

Rashin samun adalci a Najeriya ba ya rasa nasaba da cin hanci da rashawa a bangaren shari’a, inda ake zargin wasu jami’ai suna karɓar kuɗi kafin su yanke hukunci, kamar yadda manazarta suka bayyana. Ko mece ce gaskiyar wannan lamari?


Wannan ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim