
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Daga watan Agustan 2023 zuwa yanzu, an samu hatsarin jirgin ruwa sau 3 a Jihar Neja wanda ya yi sanadiyyar rasuwar mutane da dama, da kuma dukiya mai tarin yawa.
Shin mene ne ke janyo yawaitar hatsarin jirgin ruwan?
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.
Latsa nan domin sauke shirin kai tsaye.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Daga watan Agustan 2023 zuwa yanzu, an samu hatsarin jirgin ruwa sau 3 a Jihar Neja wanda ya yi sanadiyyar rasuwar mutane da dama, da kuma dukiya mai tarin yawa.
Shin mene ne ke janyo yawaitar hatsarin jirgin ruwan?
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani.
Latsa nan domin sauke shirin kai tsaye.