Najeriya a Yau

Dalilin Da Ba Za A Biya Wasu Ma’aikata Albashinsu Ba


Listen Later

Send a text

Gwamnatin tarayyar ta ce za a ɓullo da tsarin auna ƙwazon ma’aikata bisa mizani ta yadda dagewar ma’aikaci zai sa ya samu ƙarin girma ko albashin ma zai iya bambanta, wato dai iya kwazonka iya albashinka.

Irin wannan yunkuri na gwamnatin tuni ma’aikata da ‘yan kwadago suka fara suka da tunanin wata manufa ce ta kauda hankali.

Toh ko ta fannin shari’a hakan na da tasiri wajen hakkin ma’aikata?  Shirin Najeriya a Yau ya tattauana kan wannan batu.



...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim