Najeriya a Yau

Dalilin Da EFCC Ke Kama 'Yan Canji


Listen Later

Send a text



Hukumar EFCC ta kai samame wurin masu canjin kudaden ketare a Abuja da Kano.

Shin ko mene ne dalilin EFCC na wannan kame a daidai wannan lokaci?

Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin abin da ke faruwa. 

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim