Najeriya a Yau

Dalilin Kara Dage Dawowar Jirgin Kasan Abuja-Kaduna


Listen Later

Send a text

Rahotannin cigaba da jigilar mutane a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna sun karade kafafen labarai, sai dai kuma kafin safiyar yau Litinin 28 ga watan Nuwamba da aka ayyana cewa jiragen kasan za su cigaba, sai ga sanarwar dakatarwa . 
Shin mene ne ya sa aka dakatar da wannan aiki? 
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da karin bayani. 

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim