
Sign up to save your podcasts
Or


Send us a text
Murabus din da Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Mai ta kasa Ahmed Farukh ya yi daga mukaminsa ya sa ‘yan Najeriya da dama na ta tofa albarkacin bakinsu musamman a bangaren harkokin mai.
Murabus din na zuwa ne bayan doguwar takaddama tsakaninsa da Shugaban Rukunin Kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote kan batutuwa da dama.
Shin ko wanne darasi za a koya daga wannan takaddama da ta kai ga murabus din shugaban.
Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend us a text
Murabus din da Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Mai ta kasa Ahmed Farukh ya yi daga mukaminsa ya sa ‘yan Najeriya da dama na ta tofa albarkacin bakinsu musamman a bangaren harkokin mai.
Murabus din na zuwa ne bayan doguwar takaddama tsakaninsa da Shugaban Rukunin Kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote kan batutuwa da dama.
Shin ko wanne darasi za a koya daga wannan takaddama da ta kai ga murabus din shugaban.
Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.