Najeriya a Yau

Fadi-Tashin Gwamnoni Don Cin Zaben 2023


Listen Later

Send a text

Gwamnonin da jam’iyyunsu ba su kai bantensu a jihoinsu ba a zaben shugaban kasa na fadi-tashin ganin ba a maimaita hakan ba a zaben gwamna da za a yi Ranar Asabar 11 ga Maris. 

Anya wannan farga da gwamnonin suka yi bazata zama fargar jaji ba? 

Shirin Najeriya A Yau ya dubi yadda gwamnonin da jam’iyyarsu ta fadi a jihohinsu a zaben shugaban kasa ke tunkarar zaben gwamna da ke tafe idan Allah Ya kai mu. 

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim