
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Tun bayan daukar dimin da jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi, jama’a ke cigiyar inda shugaban rikon jam’iyyar, Mai Mala Buni, ya shige.
Shirin Najeriya A Yau ya zakulo inda shugaban rikon jam’iyyar yake a yanzu da kuma bayanan masana kan inda rikicin zai kai jam’iyyar idan ba a gaggauta daukar mataki ba.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Tun bayan daukar dimin da jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi, jama’a ke cigiyar inda shugaban rikon jam’iyyar, Mai Mala Buni, ya shige.
Shirin Najeriya A Yau ya zakulo inda shugaban rikon jam’iyyar yake a yanzu da kuma bayanan masana kan inda rikicin zai kai jam’iyyar idan ba a gaggauta daukar mataki ba.