Najeriya a Yau

Halin Da 'Yan Adawa Ke Ciki A Kano Da Filato


Listen Later

Send a text

Jihohin Kano da Filato na hannun jam'iyyun adawa a matakin ƙasa. Tun bayan hukuncin kotun ƙoli ana ta hasashen ya makomarsu za ta kasance.

Akwai yiwuwar su iya saita alƙiblar gwamnati idan sun yi  adawa mai ma'ana, yayinda ake sa ran gwamnati ta tafi da kowa.

Shirin Najeriya a Yau ya duba halin da 'yan adawa ke ciki a waɗannan jihohi.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim