
Sign up to save your podcasts
Or


Send us a text
’Yan Najeriya suna ci gaba da nuna damuwa da yadda rahotannin kwace-kwacen waya suke karuwa a sassan daban-daban na kasa.
Daya daga cikin rahotanni na baya-bayan nan shi ne inda a birnin Kaduna aka bayar da rahoton cewa wani matashi ya daba wa wani babban soja wuka saboda jami’in ya ki ya mika wayarsa.
Ko me mahukunta suke yi don hana aikata wannan laifi?
Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend us a text
’Yan Najeriya suna ci gaba da nuna damuwa da yadda rahotannin kwace-kwacen waya suke karuwa a sassan daban-daban na kasa.
Daya daga cikin rahotanni na baya-bayan nan shi ne inda a birnin Kaduna aka bayar da rahoton cewa wani matashi ya daba wa wani babban soja wuka saboda jami’in ya ki ya mika wayarsa.
Ko me mahukunta suke yi don hana aikata wannan laifi?
Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.