
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Tunda daliban Jami'oi mallakar Gwamnatin Tarayya da na jihohi suka dawo gida sakamakon yajin aikin ASUU, masu nazari suka shiga bibiyar kalubalen da zaman wadan nan dalibai zai janyowa Najeriya.Shin wane hali yajin aikin ASUU ya jefa daliban kuma wane tasiri hakan zai yi a kan kasar?
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Tunda daliban Jami'oi mallakar Gwamnatin Tarayya da na jihohi suka dawo gida sakamakon yajin aikin ASUU, masu nazari suka shiga bibiyar kalubalen da zaman wadan nan dalibai zai janyowa Najeriya.Shin wane hali yajin aikin ASUU ya jefa daliban kuma wane tasiri hakan zai yi a kan kasar?