
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Kanawa a karon farko ba su yi wa shugaban kasa, Muhammadu Buhari kara ba a lokacin da ya ziyarci jihar domin kaddamar da wasu ayyuka.
Ko mene ne dalilin su na rashin bai wa shugaban kasae kyakkyawar tarbar da suka saba bashi duk lokacin da ya ziyarci jihar a baya?
Shirin Najeriya a yau ya dubi al’amarin.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Kanawa a karon farko ba su yi wa shugaban kasa, Muhammadu Buhari kara ba a lokacin da ya ziyarci jihar domin kaddamar da wasu ayyuka.
Ko mene ne dalilin su na rashin bai wa shugaban kasae kyakkyawar tarbar da suka saba bashi duk lokacin da ya ziyarci jihar a baya?
Shirin Najeriya a yau ya dubi al’amarin.