
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
An bukaci cibiyoyin watsa labaran Najeriya dasu zama masu kishin kasa da kwarewa wajen gudanar da ayyukan su don inganta hadin kai da cigaban kasa.
shin dagaske ne 'yan jarida a Najeriya basuda kishin kasa?
wannan shine batun da shirin Njaeriya A yau zai maida hankali.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
An bukaci cibiyoyin watsa labaran Najeriya dasu zama masu kishin kasa da kwarewa wajen gudanar da ayyukan su don inganta hadin kai da cigaban kasa.
shin dagaske ne 'yan jarida a Najeriya basuda kishin kasa?
wannan shine batun da shirin Njaeriya A yau zai maida hankali.