Najeriya a Yau

Kalubalenku 'Yan Jarida


Listen Later

Send a text

An bukaci cibiyoyin watsa labaran Najeriya dasu zama masu kishin kasa da kwarewa wajen gudanar da ayyukan su don inganta hadin kai da cigaban kasa. 

 shin dagaske ne 'yan jarida a Najeriya basuda kishin kasa? 
wannan shine batun da shirin Njaeriya A yau zai maida hankali. 

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim