Najeriya a Yau

'Kisan Da Ake Yi Mana Ne Ya Koro Mu Daga Taraba'


Listen Later

Send a text

Fulani makiyaya suna barin matsugunansu a jihar Taraba kan zargin cewa ana kashe su, kuma ana kwace masu dukiyoyinsu.

A cewarsu, wasu ‘yan vigilante ke wannan aika-aikan.

Shin su waye ke kashe makiyayan?

Shirin Najeriya a yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a al’amarin.  



...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim