
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Jam'iyyar Leba da NNPP sun yi rawar a zo a gani a zaben 2023 a Najeriya, in an yi la'akari da yadda manyan jamiyyun kasar ke hana sauran jamiyyun rawar gaban hantsi a zabukan da suka gabata.
Ko wannan tasiri da wadannan jamiyyu masu tasowa suka yi zai dore a zabuka masu zuwa?
Shirin Najeriya A YAU na wannan lokaci ya dubi yiwuwar dorewar da abinda zai iya yi musu tarnaki.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Jam'iyyar Leba da NNPP sun yi rawar a zo a gani a zaben 2023 a Najeriya, in an yi la'akari da yadda manyan jamiyyun kasar ke hana sauran jamiyyun rawar gaban hantsi a zabukan da suka gabata.
Ko wannan tasiri da wadannan jamiyyu masu tasowa suka yi zai dore a zabuka masu zuwa?
Shirin Najeriya A YAU na wannan lokaci ya dubi yiwuwar dorewar da abinda zai iya yi musu tarnaki.