Najeriya a Yau

Ko Watsi Da Tsarin Karba_Karba Zai Kai PDP Tudun Muntsira?


Listen Later

Send a text

Bayanai sun karade Najeriya kan mai yiwuwa babbar jam'iyyar adawa ta kasar PDP ta yi watsi da tsarin karɓa_karɓa a wani yunkuri na ƙwace mulki daga hannun jam'iyya APC mai mulki a zaɓen baɗi. 

Anya wannan yunƙuri zai kaita ga nasara kuwa?
Saurari amsar wannan tambaya da ma waɗansu masu alaƙa. 

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim