Najeriya a Yau

Matsalar Tsaro: Wasu Gwamnoni Sun Ga Uwar Bari


Listen Later

Send a text

Gwamnatocin jihohin Kaduna da Katsina da Neja da Zamfara sun kuduri aniyar daukar matakin bai-daya don kawo karshen matsalar tsaron da ta addabi al'ummarsu.

Matakan da jihohin, wadanda suka fi fama da hare-haren 'yan bindiga, suka dauka sun hada da rufe wasu kasuwanni da hanyoyi.

Shin me ya hana su daukar wannan mataki tun tuni?

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim