Najeriya a Yau

Me Manoma Suka Shirya Wa Daminar Bana?


Listen Later

Send a text

A yayin da damina ta fara kankama a wasu sassan Najeriya, fatan manoma shi ne samun yabanya mai kyau.

Akwai matakan da masana ke ganin ya kamata manoma su dauka duk a lokacin da ruwa ya fara sauka domin kauce wa lalacewar amfanin gona.

Shirin Najeriya a Yau ya tattauna kan matakan da suka kamata manoma za su dauka a wannan yanayi.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim