Najeriya a Yau

Mece Ce Makomar Jam'iyyar APC A Jihar Kano ?


Listen Later

Send a text

Tun bayan hukuncin kotun koli kan zaben gwamnan Jihar Kano da aka yi ranar Juma'a 12 ga Janairun 2024, hankali ya koma kan makomar jam'iyyar APC mai mulki a matakin kasa da ta zamo jam'iyyar hamayya a jihar. 

Ko mece ce makomar APC a Kano? 

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani. 


...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim