Najeriya a Yau

Mutanen Da Aka Haramtawa Cin Zakkar Kono


Listen Later

Send a text

Shin a wane lokaci aka yi umarnin fitar za Zakkar Fidda Kai?

Malamai sun ce wannan Zakka tana da matukar mahimmanci ga masu hali kuma akwai lokacin da aka kayyade a fitar da ita; in ba haka ba kuma ta zama sadaka.

Shirin Najeriya a Yau ya duba matakan fidda Zakatul-Fitr da mutanen da aka haramtawa cin ta.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim