Najeriya a Yau

PDP Ta Yi Waje Da APC A Jihar Osun


Listen Later

Send a text

Zaben Jihar Osun ya nuna alumu da yawa cewa babban zaben 2023 zai bambanta da sauran zabukan da suka gabata a Najeriya.

APC ta sha kaye, inda ta ci kuri'u 375,027, jam'iyyar PDP ta yi nasara da cin kuri'u 403,371.

Hakan ya sa masana na cewa, 'yan 
najeriya sun fara gane siyasa yanzu. 

Shirin Najeriya a yau ya tattauna da mazaunan Osun, game da yadda suka kalli zaben, da INEC, hukumar zabe Mai zaman kanta. Da kuma Mai sharhi kan harkokin siyasa.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim