
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna na ranar 28 ga Maris ya rutsa da mata 18 ciki harda masu ciki.
Wadansu matan sun haihu a cikin daji a hannun maharan, sannan sun sako wata mai cikin da ke sa ran haihuwa ko yau ko gobe.
Mai cikin da ta kubuta tayi mana bayanin yadda ta rayu a hannun maharan, ta kuma bayyana mana bukatar maharan.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna na ranar 28 ga Maris ya rutsa da mata 18 ciki harda masu ciki.
Wadansu matan sun haihu a cikin daji a hannun maharan, sannan sun sako wata mai cikin da ke sa ran haihuwa ko yau ko gobe.
Mai cikin da ta kubuta tayi mana bayanin yadda ta rayu a hannun maharan, ta kuma bayyana mana bukatar maharan.