Najeriya a Yau

Shin Gwamnatin Kano Za Ta Rataye Abduljabbar?


Listen Later

Send a text

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana abin da take shirin yi kan hukuncin kisa ta hanyar rataya da Babbar kotun Musulunci ta yanke wa Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara kan yin batanci ga Manzon Allah (SAW).

Shin kuna ganin za a aiwatar da hukuncin kotun?

Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin sanin inda aka kwana.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim