Najeriya a Yau

Shin kashe ’Yan Bindiga Zai Magance Matsalar Tsaro?


Listen Later

Send a text

Masana da mahukunta sun sha bayar da shawarwari kan yadda za a magance matsalar tsaro ta hanyoyi daban-daban.

Sai ga shi Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce shi dai gwmnatinsa ba za ta karbi tubar ’yan bindiga ba, kashe su za ta yi, domin a wurinta, dan bindigar da aka kashe kawai shi ne kawai ya tuba.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na dauke da fashin bakin masana da ra’ayoyin ’yan Jihar Kaduna a kan wannan batu.

A yi sauraro lafiya

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim