Hukumar Raya Al'adu da Bunkasa Ilimi ta Majalisar Dinkin Duniya UNESCO ta sanya birnin Agadez na Jamhuriyar Nijar cikin birnin da ya shiga kundin tarihi. Ku biyo mu cikin shirin Taba Ka Lashe.
Hukumar Raya Al'adu da Bunkasa Ilimi ta Majalisar Dinkin Duniya UNESCO ta sanya birnin Agadez na Jamhuriyar Nijar cikin birnin da ya shiga kundin tarihi. Ku biyo mu cikin shirin Taba Ka Lashe.