Shugabannin mabiya addinin Kirista a Najeriya karkashin lemar darikar LCCN sun yi kira ga 'yan Najeriya baki daya da su rungumi juna muddin ana son ci gaba me dorewa.
Shugabannin mabiya addinin Kirista a Najeriya karkashin lemar darikar LCCN sun yi kira ga 'yan Najeriya baki daya da su rungumi juna muddin ana son ci gaba me dorewa.