Shirin ya duba batun rufe wata makarantar Islamiya da rundunar 'yan sandan jihar Kaduna a Najeriya ta yi, bisa zargin cin zarafin daruruwan kananan yara da gana musu azaba da sunan ba su tarbiyya ta gari.
Shirin ya duba batun rufe wata makarantar Islamiya da rundunar 'yan sandan jihar Kaduna a Najeriya ta yi, bisa zargin cin zarafin daruruwan kananan yara da gana musu azaba da sunan ba su tarbiyya ta gari.