Kungiyar mawakan addinin musulunci ta Najeriya wato Jama'atu shu'ara'il Islam ta Nigeria ta ce za ta cigaba da bada gudummawa wajen wayar da kan al’umma mahimmacin zaman lafiya da gina kasa.
Kungiyar mawakan addinin musulunci ta Najeriya wato Jama'atu shu'ara'il Islam ta Nigeria ta ce za ta cigaba da bada gudummawa wajen wayar da kan al’umma mahimmacin zaman lafiya da gina kasa.