Ko kun san kalubalen da ake fsukanta wajen biyawa dalibai kudin jarrabawar kammala makarantun sakandare a arewacin Najeriya da kuma tasirin maimaita aji ga daliban da suka fadi jarrabawar share fagen shiga aji shida domin kammala sakandaren? Ku biyo mu cikin shitrin Taba Ka Lashe.