Marubuci dan Najeriya, El-Nathan John ya rubuta littafi da ya duba yadda rikice-rikicen Boko Haram suka shafi rayuwa da zamantakewa da kuma tattalin arzikin al'umma a arewacin Najeriya.
Marubuci dan Najeriya, El-Nathan John ya rubuta littafi da ya duba yadda rikice-rikicen Boko Haram suka shafi rayuwa da zamantakewa da kuma tattalin arzikin al'umma a arewacin Najeriya.