Kudancin jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya na daga cikin wurare da ke fuskantar barazanar bacewar harshen uwa a duniya. A yankin dai harshen Hausa ya mamaye kusan dukkan harsunan al'umomin yankin.
Kudancin jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya na daga cikin wurare da ke fuskantar barazanar bacewar harshen uwa a duniya. A yankin dai harshen Hausa ya mamaye kusan dukkan harsunan al'umomin yankin.