Ko kun san cewa a wani gari da ke jihar Katsina a Tarayyar Najeriya, akwai al'ummar Musulmi da Kirista da ke zaune kusan shekaru 100 ba tare da an taba jin kansu ba? Ku biyo mu domin jin dalili.
Ko kun san cewa a wani gari da ke jihar Katsina a Tarayyar Najeriya, akwai al'ummar Musulmi da Kirista da ke zaune kusan shekaru 100 ba tare da an taba jin kansu ba? Ku biyo mu domin jin dalili.