
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Ana gama rantsar da sabbin ministocin Tinubu, aka hangi sabon ministan Abuja ya nufi ofishin sa inda ya gana da manema labarai kuma ya shaida musu cewa duk wanda ya yi ginin da ya saɓa da tsarin Abuja, zai rushe shi.
Jin wannan sanarwa ta sa hantar wadanda ke zaune a wuraren da ministan ya kira da "Green Areas" a turance. To amma ina ne waɗannan wurare da lamarin zai shafa?
Shirin Najeriya a Yau yana ɗauke da bayanin yadda ministan Abujan ya jefa mazauna garin cikin tunani.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Ana gama rantsar da sabbin ministocin Tinubu, aka hangi sabon ministan Abuja ya nufi ofishin sa inda ya gana da manema labarai kuma ya shaida musu cewa duk wanda ya yi ginin da ya saɓa da tsarin Abuja, zai rushe shi.
Jin wannan sanarwa ta sa hantar wadanda ke zaune a wuraren da ministan ya kira da "Green Areas" a turance. To amma ina ne waɗannan wurare da lamarin zai shafa?
Shirin Najeriya a Yau yana ɗauke da bayanin yadda ministan Abujan ya jefa mazauna garin cikin tunani.