Najeriya a Yau

Yadda Aka Kashe Mutum 65 A Goronyo


Listen Later

Send a text

Kisan mutum 65 din da ’yan bindiga suka yi a Babbar Kasuwar Goronyo na Jihar Sakkwato na ci gaba da tada hankalin al’umma, lura da cewa an dan samu saukin wadannan hare-haren a jihohin Zamfara da Katsina. 

Shirin namu na yau yayi duba ne a kan mene ne ba a yi daidai ba yasa hakan ya faru.  

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim