
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Ta'addancin 'yan bindiga kullum sake salo yake a Arewacin Najeriya, musamman a Arewa ta Yamma.
Shin gwamnati ta sallama jama'ar wannan yankin ne?
Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin yadda jama'ar wannan yanki ke hada miliyoyin Naira su baiwa 'yan bindiga domin su barsu su zauna lafiya
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Ta'addancin 'yan bindiga kullum sake salo yake a Arewacin Najeriya, musamman a Arewa ta Yamma.
Shin gwamnati ta sallama jama'ar wannan yankin ne?
Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin yadda jama'ar wannan yanki ke hada miliyoyin Naira su baiwa 'yan bindiga domin su barsu su zauna lafiya