Najeriya a Yau

‘Yadda APC Ke Kokarin Rufe Bakin Masu Sukar Gwamnati’


Listen Later

Send a text

Ana musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci.

’Yan adawa na zargin jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.

Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim