
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Ana musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci.
’Yan adawa na zargin jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.
Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Ana musayar yawu kan ’yancin ’yan kasa na fadin albarkacin bakinsu game da manufofin gwamnati mai ci.
’Yan adawa na zargin jam’iyar APC mai mulki da kokarin rufe bakin masu yi mata gyara a inda ta yi kuskure.
Shirin Najeriya a yau zai tattauna ne a kan abin da ya sa hakan yake faruwa.